Kamfanonin Arewa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Kamfanonin Arewa sune kamfanonin da aka assasa domin tafiyar da al'amuran da suka shafi Arewacin Najeriya, musamman ma ta fuskar kere kere, buga littattafai, da kuma sarrafa ma'adanai daban-daban wanda ake maida dasu kayan amfani ga alummar yankin don amfani daban-daban.

Sunaye[gyara sashe | gyara masomin]

Nothern Privinces Newsheet ne kamfani na farko dake buga rubutun ajami a kasar hausa, wanda aka kafa a kano.[1] Daga baya kuma an kafa Nothern Nigeria Publishing Company (NNPC) waɗanda suke wallafa litttatafai a cikinn harshen hausa.[2](p13) Sannan aka kafa gidan jarida ta farko mai suna “Gaskiya Tafi Kwabo”Ma’ana “ Truth is Worth More than a Penny” wacce aka ƙirƙira a shekarar 1939, wanda a lokacin Abubakar Imam shine mai kula da harkokin rubutu a kamfanin.[2]Abubakar Imam ne mutum na farko da yafara walafa littafin labarin hausa a ƙasar hausa mai suna “Ruwan Bagaja” a shekarar 1934.[3][4]

s/n Suna Shekara Gurbi
1 Nothern Privinces Newsheet Hada takardu
2 Gaskiya tafi Kwabo Gidan Jarida
3 New Nigerian Newspaper Gidan Jarida
4 Nothern Nigeria Publishing Company (NNPC) Buga littattafai

Bibiliyo[gyara sashe | gyara masomin]

  • Furniss, Graham. (1996). Poetry, prose and popular culture in Hausa. International African Institute. Edinburgh: Edinburgh University Press for the International African Institute. ISBN 978-1-4744-6829-9. OCLC 648578425.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Furniss, Graham. (1996). Poetry, prose and popular culture in Hausa. International African Institute. Edinburgh: Edinburgh University Press for the International African Institute. p.12
  2. 2.0 2.1 Furniss, Graham. (1996). Poetry, prose and popular culture in Hausa. International African Institute. Edinburgh: Edinburgh University Press for the International African Institute. p.13
  3. Furniss, Graham. (1996). Poetry, prose and popular culture in Hausa. International African Institute. Edinburgh: Edinburgh University Press for the International African Institute. p.20-21
  4. Furniss, Graham. (1996). Poetry, prose and popular culture in Hausa. International African Institute. Edinburgh: Edinburgh University Press for the International African Institute. p.26